1Ka amsa mini sa’ad da na kira gare ka,
2Har yaushe, ya ku mutane za ku mai da ɗaukakata abin kunya?
3Ku san cewa Ubangiji* ya keɓe masu tsoron Allah wa kansa;
4Cikin fushinku kada ku yi zunubi;
5Ku miƙa hadayun da suka dace
6Yawanci suna cewa, “Wa zai yi mana alheri?”
7Ka cika zuciyata da farin ciki