1Ka saurare kalmomina, ya Ubangiji*,
2Ka saurare kukata na neman taimako,
3Da safe, ya Ubangiji*, ka ji muryata;
4Kai ba Allahn da yake jin daɗin mugu ba ne;
5Masu fariya ba za su iya tsaya
6Kakan hallaka masu yin ƙarya.
7Amma ni, ta wurin jinƙanka mai girma,
8Ka bi da ni, ya Ubangiji*, cikin adalcinka
9Babu ko kalma guda daga bakinsu da za a dogara da ita;
10Ka furta su masu laifi, ya Allah!
11Amma bari dukan waɗanda suke neman mafaka gare ka su yi murna;