Zabura 56:1-12 HAUCB2020 - Bible AI

1Ka yi mini jinƙai,

2Masu ɓata sunana suna bina dukan yini;

3Sa’ad da nake tsoro, zan dogara gare ka.

4Ga Allah wanda maganarsa nake yabo

5Dukan yini sun yi ta juya maganata;

6Sun haɗa baki, sun ɓoye,

7Sam, kada ka bari su kuɓuce;

8Ka lissafta makokina;

9Ta haka abokan gābana za su juya da baya

10Ga Allah, wanda nake yabon maganarsa,

11ga Allah na dogara; ba zan ji tsoro ba.

12Ina ƙarƙashin alkawari gare ka, ya Allah;

>