1Ku masu mulki tabbatacce kuna magana daidai?
2Sam, a zuciyarku kuna ƙirƙiro rashin adalci,
3Kai, tun haihuwa mugaye sukan kauce;
4Dafinsu ya yi kamar dafin maciji,
5da ba ya jin muryar gardi,
6Ka kakkarya haƙoran a bakunansu, ya Allah;
7Bari su ɓace kamar ruwa mai wucewa;
8Kamar katantanwun da suke narkewa yayinda suke tafiya,
9Kafin tukwanenka su ji zafin ƙayayyuwa,
10Masu adalci za su yi murna sa’ad da aka rama musu,