Zabura 58:1-10 HAUCB2020 - Bible AI

1Ku masu mulki tabbatacce kuna magana daidai?

2Sam, a zuciyarku kuna ƙirƙiro rashin adalci,

3Kai, tun haihuwa mugaye sukan kauce;

4Dafinsu ya yi kamar dafin maciji,

5da ba ya jin muryar gardi,

6Ka kakkarya haƙoran a bakunansu, ya Allah;

7Bari su ɓace kamar ruwa mai wucewa;

8Kamar katantanwun da suke narkewa yayinda suke tafiya,

9Kafin tukwanenka su ji zafin ƙayayyuwa,

10Masu adalci za su yi murna sa’ad da aka rama musu,

>