Zabura 6:1-9 HAUCB2020 - Bible AI

1Ya Ubangiji*, kada ka tsawata mini cikin fushinka

2Ka yi mini jinƙai, Ubangiji*, gama na suma;

3Raina yana cikin wahala.

4Ka juyo, ya Ubangiji*, ka cece ni;

5Babu wanda yakan tuna da kai sa’ad da ya mutu.

6Na gaji tiƙis daga nishi.

7Idanuna sun rasa ƙarfi da baƙin ciki;

8Ku tafi daga gare ni, dukanku masu aikata mugunta,

9Ubangiji* ya ji kukata saboda jinƙansa;

Hausa Contemporary Bible™ © 2020 by Biblica, Inc.® Used by permission. All rights reserved worldwide.
/div>