1Ka cece ni, ya Allah,
2Na nutse cikin laka mai zurfi,
3Na gaji da kira ina neman taimako;
4Waɗanda suke ƙina ba dalili
5Ka san wautata, ya Allah;
6Bari waɗanda suke sa zuciya gare ka
7Gama na jimre da ba’a saboda kai,
8Ni baƙo ne a cikin ’yan’uwana,
9gama himma da nake yi wa gidanka yana ƙunata,
10Sa’ad da na yi kuka na kuma yi azumi
11sa’ad da na sanya rigunan makoki,
12Masu zama a ƙofa suna mini ba’a,
13Amma na yi addu’a gare ka, ya Ubangiji*,
14Ka fid da ni daga laka,
15Kada ka bar rigyawa yă sha kaina
16Ka amsa mini, ya Ubangiji* cikin alherin ƙaunarka;
17Kada ka ɓoye fuskarka daga bawanka;
18Ka zo kusa ka kuɓutar da ni;
19Ka san yadda ake mini ba’a, ake kunyatar da ni da kuma yadda nake shan kunya;
20Ba’a ta sa zuciyata ta karai
21Sun sa abin ɗaci cikin abincina
22Bari teburin da aka shirya a gabansu yă zama musu tarko;
23Bari idanunsu yă dushe don kada su gani,
24Ka kwarara fushinka a kansu;
25Bari wurinsu yă zama kufai;
26Gama sun tsananta wa waɗanda ka hukunta
27Ka neme su da laifi a kan laifi;
28Bari a shafe su sarai daga littafin rai
29Ina cikin zafi da kuma azaba;
30Zan yabe sunan Allah cikin waƙa
31Wannan zai gamshi Ubangiji* fiye da saniya,
32Matalauta za su gani su kuma yi murna,
33Ubangiji* yakan ji masu bukata
34Bari sama da ƙasa su yabe shi,
35gama Allah zai cece Sihiyona