1Ya Ubangiji* Allahna, na zo neman mafaka a wurinka;
2in ba haka ba za su yayyage ni kamar zaki
3Ya Ubangiji* Allahna, in na yi kuskure
4in na yi mugunta ga wanda yake zaman lafiya da ni
5to, bari abokin gābana yă bi yă kuma cim mini;
6Ka tashi, ya Ubangiji*, cikin fushinka;
7Bari taron mutane su taru kewaye da kai.
8bari Ubangiji* mai shari’ar mutane.
9Ya Allah mai adalci,
10Garkuwata shi ne Allah Mafi Ɗaukaka,
11Allah alƙali ne mai adalci,
12In mutum bai tuba ba,
13Ya shirya makamansa masu dafi;
14Wanda yake da cikin mugunta
15Wanda ya haƙa rami
16Damuwar da ya ja yakan sāke nannaɗe a kansa;