1Ya Allah, al’ummai sun mamaye gādonka;
2Sun ba da gawawwakin bayinka
3Sun zubar da jini kamar ruwa
4Mun zama abin reni ga maƙwabta,
5Har yaushe, ya Ubangiji* za ka yi ta fushi? Har abada ne?
6Ka zuba fushinka a kan al’umman
7gama sun cinye Yaƙub
8Kada ka riƙe zunubai kakanni a kanmu;
9Ka taimake mu, ya Allah Mai Cetonmu,
10Don me al’ummai za su ce,
11Bari nishe-nishen ’yan kurkuku su zo gabanka;
12Ka sāka a cinyoyin maƙwabtanmu sau bakwai