1Ya Ubangiji*, shugabanmu,
2Daga leɓunan yara da jarirai
3Sa’ad da na dubi sammai,
4wane ne mutum da kake tunawa da shi,
5Ka yi shi ƙasa kaɗan da Allah+ 8:5 Ko kuwa da rayayyun sama*
6Ka mai da shi mai mulki bisa ayyukan hannuwanka;
7dukan shanu da tumaki,
8tsuntsayen sararin sama