Zabura 81:1-15 HAUCB2020 - Bible AI

1Ku rera don farin ciki ga Allah ƙarfinmu;

2Ku fara kaɗe-kaɗe, ku buga ganga,

3Ku busa ƙahon rago a Sabon Wata,

4wannan ƙa’ida ce domin Isra’ila,

5Ya kafa shi a matsayin ƙa’ida domin Yusuf

6Ya ce, “Na kau da nauyi daga kafaɗunku;

7Cikin damuwarku kun yi kira na kuwa kuɓutar da ku,

8“Ku ji, ya mutanena, zan kuwa gargaɗe ku,

9Kada ku kasance da baƙon allah a cikinku;

10Ni ne Ubangiji* Allahnku

11“Amma mutanena ba su saurare ni ba;

12Saboda haka na ba da su ga zukatansu da suka taurare

13“A ce mutanena za su saurare ni,

14da nan da nan sai in rinjayi abokan gābansu

15Waɗanda suke ƙin Ubangiji* za su fāɗi a gabansa da rawar jiki,

>