Zabura 90:1-16 HAUCB2020 - Bible AI

1Ubangiji kai ne mazauninmu

2Kafin a haifi duwatsu

3Ka komar da mutane zuwa ƙura,

4Gama shekaru dubu a gabanka

5Ka share mutane cikin barcin mutuwa;

6ko da yake da safe takan yi sabuwar huda

7An cinye mu ta wurin fushinka

8Ka ajiye laifinmu a gabanka,

9Dukan kwanakinmu sun wuce ƙarƙashin fushinka;

10Tsawon kwanakinmu shekaru saba’in ne,

11Wa ya san ƙarfin fushinka?

12Ka koya mana yawan kwanakinmu daidai,

13Ka ji mu, ya Ubangiji*! Har yaushe zai ci gaba?

14Ka ƙosar da mu da safe da ƙaunarka marar ƙarewa,

15Faranta mana zuciya kamar yawan kwanakin da muka sha azaba,

16Bari a nuna ayyukanka ga bayinka,

>