1Ubangiji kai ne mazauninmu
2Kafin a haifi duwatsu
3Ka komar da mutane zuwa ƙura,
4Gama shekaru dubu a gabanka
5Ka share mutane cikin barcin mutuwa;
6ko da yake da safe takan yi sabuwar huda
7An cinye mu ta wurin fushinka
8Ka ajiye laifinmu a gabanka,
9Dukan kwanakinmu sun wuce ƙarƙashin fushinka;
10Tsawon kwanakinmu shekaru saba’in ne,
11Wa ya san ƙarfin fushinka?
12Ka koya mana yawan kwanakinmu daidai,
13Ka ji mu, ya Ubangiji*! Har yaushe zai ci gaba?
14Ka ƙosar da mu da safe da ƙaunarka marar ƙarewa,
15Faranta mana zuciya kamar yawan kwanakin da muka sha azaba,
16Bari a nuna ayyukanka ga bayinka,