Zabura 94:1-22 HAUCB2020 - Bible AI

1Ya Ubangiji*, Allahn da yake ramuwa,

2Ka tashi, ya Alƙalin duniya;

3Har yaushe mugaye, ya Ubangiji*

4Suna ta yin maganganun fariya;

5Suna murƙushe mutanenka, ya Ubangiji*;

6Suna kashe gwauraye da kuma baƙi;

7Suna ce, “Ubangiji* ba ya gani;

8Ku mai da hankali, ku marasa azanci a cikin mutane;

9Shi da ya sa kunne ba don a ji ba ne?

10Shi da yake yi wa al’ummai horo ba ya hukunci ne?

11Ubangiji* ya san tunanin mutum;

12Mai albarka ne mutumin da ka yi masa horo, ya Ubangiji*,

13kana ba shi sauƙi a lokacin wahala,

14Gama Ubangiji* ba zai ƙi mutanensa ba;

15Za a sāke kafa hukunci a kan adalci,

16Wane ne zai yi gāba da mugaye domina?

17Da ba don Ubangiji* ya yi mini taimako ba,

18Sa’ad da na ce, “Ƙafata na santsi,”

19Sa’ad da alhini ya yi yawa a cikina,

20Zai yiwu kursiyin da ya cika da lalaci yă haɗa kai da kai,

21Sun yi ƙungiya tare a kan mai adalci

22Amma Ubangiji* ya zama kagarata,

>