1Ubangiji* yana mulki, bari duniya tă yi murna;
2Gizagizai da baƙin duhu sun kewaye shi;
3Wuta tana tafiya a gabansa
4Walƙiyarsa ta haskaka duniya;
5Duwatsu sun narke kamar kakin zuma a gaban Ubangiji*,
6Sammai sun yi shelar adalcinsa,
7Dukan waɗanda suke bauta wa siffofi sun sha kunya,
8Sihiyona ta ji ta kuma yi farin ciki
9Gama kai, ya Ubangiji*, kai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya;
10Bari masu ƙaunar Ubangiji* su ƙi mugunta,
11An haskaka haske a kan masu adalci