Zefaniya 2:1-14 HAUCB2020 - Bible AI

1Ku tattaru, ku tattaru,

2kafin ƙayyadadden lokacin nan yă zo

3Ku nemi Ubangiji*, dukanku ƙasashe masu tawali’u,

4Za a yashe Gaza

5Taku ta ƙare ku da kuke zama a bakin teku,

6Ƙasar da take a bakin teku, inda Keretawa+ 2:6 Ma’anar Ibraniyanci na wannan kalma ba ta da tabbas* suke zaune,

7Za tă zama mallakar raguwar gidan Yahuda;

8“Na ji irin zagin da Mowab take yi,

9Saboda haka, muddin ina raye,”

10Wannan ne zai zama sakamakon girmankansu,

11Ubangiji* zai zama abin tsoro a gare su

12“Ku ma, ya Kushawa,+ 2:12 Wato, mutanen da suke a yankin kogin Nilu na Bisa*

13Zai kuma miƙa hannunsa gāba da arewa

14Garkuna za su kwanta a can,

e>