1Taki ta ƙare, ke birnin mai danniya,
2Ba kya yi wa kowa biyayya,
3Sarakunanki ruri ne na zakoki,
4Annabawanki mahaukata ne
5Ubangiji* da yake cikinki mai adalci ne;
6“Na daddatse al’ummai;
7Na ce wa birnin,
8Saboda haka ku jira ni,” in ji Ubangiji*;
9“Sa’an nan zan tsarkake leɓunan mutanen,
10Tun daga ƙetaren rafuffukan Kush+ 3:10 Wato, yankin Nilu na Bisa*
11A wannan rana ba za ku sha kunya
12Amma zan zauna a cikinki
13Raguwar Isra’ila ba za su ƙara aikata abin da ba daidai ba,
14Ki rera, ya Diyar Sihiyona;
15Ubangiji* ya ɗauke hukuncinki,
16A wannan rana za su cewa Urushalima,
17Ubangiji* Allahnki yana tare da ke,
18“Zan cire taƙaici daga gare ki
19A wannan lokaci zan jijji wa
20A wannan lokaci zan tattara ku;